iqna

IQNA

Mahmoud al-Zahar
Wani Jigo a kungiyar Hamas ya bayyana cewa:
Tehran (IQNA) Wani mamba a ofishin siyasa na kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Falasdinu Hamas ya jaddada cewa gwamnatin sahyoniyawan tana amfani da raunin kasashen Larabawa wajen mamaye birnin Kudus da Masallacin Al-Aqsa.
Lambar Labari: 3487919    Ranar Watsawa : 2022/09/27